Saurari premier Radio
29.9 C
Kano
Thursday, April 25, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiMuna cigaba da tattara bayanai game da gobarar kasuwar kurmi - SEMA

Muna cigaba da tattara bayanai game da gobarar kasuwar kurmi – SEMA

Date:


Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Kano ta ce tana cigaba da tattara alkaluma na shagunan da iftila’in gobara ya rutsa dasu a kasuwar Kurmi dake nan Kano.


Shugaban hukumar na Kano Dr Sale Jili ne ya bayyana haka a zantawarsa da Premier radio da safiyar Asabar din nan.


Ya kara da cewa kimanin sama da naira miliyan 140 akayi asara a gobarar hakan yasa suke tattara bayanai domin samarwa yan kasuwar tallafin daya dace.


A lahadin data gabata ne gobarar ta tashi a wannan kasuwa da tayi sanadiyyar konewar sama da shaguna 80 da asarar dumbin dukiyoyi.

Latest stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...

Related stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...