Saurari premier Radio
39.9 C
Kano
Wednesday, April 24, 2024
Saurari Premier Radio
HomeLabaraiKano ta sami 2 daga cikin Jami'o'i 12 masu zamankansu da gwamnatin...

Kano ta sami 2 daga cikin Jami’o’i 12 masu zamankansu da gwamnatin tarayya ta amince a kafa

Date:

Mukhtar Yahya Usman

Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu har goma 12 a fadin kasar nan. A cikin sha biyunnan , Kano ta sami guda biyu.

Gwamnatin ta amince da kafa sabbin jami’o’i ne a zaman majalisar zartarwa ta kasa da ya gudana ranar Litinin.

Ga jerin sunayen jami’o’i da aka amince a Samar

1- Khalifa Isiyaku Rabiu University, Kano,a ko jihar Kano.

2-Baba Ahmed University, da ke nan Kano.

3-PEN Resource University, a jihar Gombe.

4- Al-Ansar University, da ke Maiduguri, a jihar Borno.

5- Margaret Lawrence University, Calilee, da ke jihar Delta.

6- Sports University, Idumuje, Ugboko, a jihar Delta State.

7- SAISA University of Medical Sciences and Technology, da ke jihar Sokoto.

8- Nigerian British University, Asa, a jihar Abia.

9- Peter University, Achina-Onneh, a jihar Anambra.

10-Newgate University, Minna, a jihar Neja.

11- European University of Nigeria, Duboyi, Abuja, FCT,

12- North West University, Sokoto, a jihar Sokoto.

Dukkanin jami’o’in za su samu raino daga manyan jami’o’in gwamnatin tarayya da ke jihohinsu.

Latest stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...

Related stories

Hukumar EFCC ta musalta zargin da ake mata na fara bincikar tsohon Gwamnan kogi.

Shugaban hukumar EFCC mai hukunta masu yiwa tattalin arziki...

Majalisar dokokin Kano ta nemi a dakatar da KEDCO kan yanke wuta.

Majalisar Dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar data...